Tehran (IQNA) Sanarwar da mahukuntan Saudiyya suka bayar kan takaita aikin hajjin bana, zai jawo asarar kudade da za ta kai dala miliyan 400 ga kamfanonin jgilar alhazai a Najeriya.
Lambar Labari: 3484957 Ranar Watsawa : 2020/07/06
Feqhizadeh ya ce:
An bude babban baje kolin kur’ani mai tsarki na kasa da kasa karo na 27 a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran, tare da gabatar da sabbin tsare-tsare a bangarori 126 da ake gudanar da baje kolin a kansu.
Lambar Labari: 3483632 Ranar Watsawa : 2019/05/12