Tehran (IQNA) Da safiyar yau Alhamis ne aka bude taron makon hadin kan al’ummar musulmi na duniya karo na talatin da hudu a birnin Tehran na kasar Iran.
Lambar Labari: 3485318 Ranar Watsawa : 2020/10/29
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman tattaunawa kan harkokin addinai atsakanin mabiya addinai a kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3480820 Ranar Watsawa : 2016/10/03
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro na matasan musulmi kan aiki tare wajen yada zaman lafiya da yaki da ta’addanci.
Lambar Labari: 3480717 Ranar Watsawa : 2016/08/16