Kafanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin alahad cewa, a jiya Litinin ranar Nakba ranar cika shekaru saba’in da kafa haramtacciyar kasar Isra’ila, dukkanin masallatan musulmi da majami’oin kiristoci a Palastine sun saka alamu na bakin ciki.
Wani daga jagororin kiristoci a Palastine Ref’at Badr ya bayyana cewa, bayan sun saka kidan karaurawa ta bakin ciki a coci, kuma babu wani daga cikin shugabannin kiristoci da ya hakarci taron bude ofishin jakadancin Amurka a birnin Qods.